Atiku youth Supporters

Atiku youth Supporters Atiku is the ligh solution of Nigerian Development

Nigeria Sai Daddy 2027 😍🤲
05/23/2025

Nigeria Sai Daddy 2027 😍🤲

Na rantse da Allah ba zamu bari Tinubu ya zarce 2027 ba domin mulkinsa ya haifar da koma baya ga Najeriya -Inji Atiku Ab...
05/15/2025

Na rantse da Allah ba zamu bari Tinubu ya zarce 2027 ba domin mulkinsa ya haifar da koma baya ga Najeriya -Inji Atiku Abubakar

Me za ku ce?

Yaa Ubangiji Allah Ka nuna mana shekarar 2027 Atiku Abubakar ya zama Shugaban Kasarmu Nigeria Amin🙏
05/11/2025

Yaa Ubangiji Allah Ka nuna mana shekarar 2027 Atiku Abubakar ya zama Shugaban Kasarmu Nigeria Amin🙏

TSAKANIN TINUBU DA ATIKU WA YAFI TSUFA?Anyi hira da Dattijon Demokaradiyya Engr Buba Galadima inda yayi kira ga Atiku Ab...
05/09/2025

TSAKANIN TINUBU DA ATIKU WA YAFI TSUFA?

Anyi hira da Dattijon Demokaradiyya Engr Buba Galadima inda yayi kira ga Atiku Abubakar akan kar ya sake tsayawa takara saboda wai shekarunsa sunyi nisa tsufa ya kamashi

Amma a daidai lokacin da wannan Dattijon Demokaradiyya Buba Galadima yake wannan maganar bai yi kira ga Shugaban Kasa Tinubu akan kar ya sake tsayawa takara ba

A shekarun haihuwa na zahiri Tinubu ya girmi Atiku nesa ba kusa ba, sannan da za'a kalli Tinubu da Atiku za'a ga Atiku ya fi Tinubu lafiya da kuzari da kuma karfi

Hatta shi kansa Buba Galadima da yake cewa Atiku ya hakura da siyasa Buba Galadima ya fi Atiku tsufa, amma har yanzu Buba bai hakura da siyasa ba

Don haka ba shakkan Buba Galadima karen farautar Tinubu ne, Tinubu yake yiwa kamfen saboda kamar yadda ya fada da bakinsa Tinubu ya bawa 'yar sa babban aiki da Gwamnatin tarayya

Wannan yana kara fito da zahirin Buba Galadima cewa ba mai kishin Arewa bane, saboda kawai Tinubu ya bawa 'yarsa aiki shikenan ba ruwansa da matsalolin Arewa, kowa ma ya mutu

Allah muke roko Ya bamu mafita na alheri

WANI ABU SAI NIGERIAHukumar yaki da cin hanci da rashawa EFCC ta gayyaci tsohon dan Majalisar tarayya Hon. Muhammad Guda...
05/09/2025

WANI ABU SAI NIGERIA

Hukumar yaki da cin hanci da rashawa EFCC ta gayyaci tsohon dan Majalisar tarayya Hon. Muhammad Gudaji Kazaure domin ta tuhumeshi akan wasu kudaden da ba su kai Naira Miliyan 5 ba da s**a shiga bank account dinsa shekarun baya

Bayan gayyatar da s**a masa, ance daga bisani sun tsareshi, sun wuce da shi zuwa Abuja, babu beli

Laifin Gudaji Kazaure shine don ya fice daga jam'iyyar APC ya koma SDP zai shiga sabuwar tafiya da Atiku Abubakar zai jagoranta

Tsakani da Allah nawa Naira Miliyan 5 take? ina wadanda s**a sace Biliyoyin Naira me yasa ba'a tura musu EFCC ba? ko dai saboda suna cikin jam'iyyar APC?

Wato ana so a nuna mana cewa duk girman barna da laifin da mutum zai aikata a Nigeria idan yana cikin jam'iyyar APC ba abinda zai faru da shi?

Anya makomar Kasarnan anan gaba zata zama mai kyau kuwa? Saboda mulkin ba na gado bane, dole watarana za'a sauka

Akwai ranar kin dillanci

YANZU-YANZU: Wata majiya ta bayyana cewa, tattaunawar Atiku da Pita Obi tayi nisa, akwai yiyuwar Pita Obi, ya marawa Jag...
05/06/2025

YANZU-YANZU: Wata majiya ta bayyana cewa, tattaunawar Atiku da Pita Obi tayi nisa, akwai yiyuwar Pita Obi, ya marawa Jagoran Adawan siyasar Najeriya, Alhaji Atiku Abubakar baya.

Majiyarmu ta kara da cewa, masu marawa Atiku bayan sun hada da wasu manya ƴan siyasa daga jihohin Najeriya.

ATIKU FA LOKACI YAYI INSHA ALLAH Muna kyautata tsammani a yau Talata jagoran siyasarmu a Nigeria Alhaji Atiku Abubakar m...
05/06/2025

ATIKU FA LOKACI YAYI INSHA ALLAH

Muna kyautata tsammani a yau Talata jagoran siyasarmu a Nigeria Alhaji Atiku Abubakar mai tausayin talakawa zai bayyana matsayarsa game da siyasar 2027 mai karatowa

Muna kyautata zato Atiku da Peter Obi sun fahimci juna, sun amince suyi hadaka domin a ceto Kasar nan daga hannun mutanen da basa tausayin talakawan Nigeria sam

A yanzu Jam'iyyar PDP ta dauko hanyar mutuwa domin shugabanninta Tinubu suke yiwa aiki, duk wani Gwamna ko wani babban dan siyasa da ya bar PDP ya koma APC ya koma ne don neman mafaka akan barnan da yayi ba wai don kishin talakawa ba

A zaben 2023 da ya gabata mafi yawan Gwamnonin PDP ba suyi Atiku ba, mun san Gwamnonin da kwantawa s**ayi lokacin zaben Shugaban Kasa, amma duk da haka ratar dake tsakanin Atiku da Tinubu ba mai yawa bace

Peter Obi ba shi da Gwamna, bashi da Sanata, bashi da dan Majalisar tarayya har mafi karamin mukami wato kansila ko daya bashi da shi a zaben 2023, amma sai da ya samu kuri'u sama da Miliyan 6, yaci jihohi 11 har da birnin tarayya Abuja

A yanzu yadda s**a shirya tsarin cin amanar PDP da kokarin wargaza PDP din, haka mutanen da suke komawa jikinsu zasu ci amanarsa su taimaka wajen kayar da su

Duk abinda Tinubu zai yi walau murdiyan zabe ko amfani da kudi da karfin iko, to da ikon Allah sai Baba Atiku jagoran talakawa da Peter Obi sun kayar da shi a zaben 2027 Insha Allah

Atiku kawai Insha Allah🙏

05/02/2025

2027
Atiku Abubakar zai yi nasara, kuma zai zama alheri ga Nigeria da 'yan Nigeria
Insha Allah

Zan Amince Na Zama Mataimakin Atiku Abubakar A Zaben 2027, Inji Peter ObiMe za ku ce?
04/30/2025

Zan Amince Na Zama Mataimakin Atiku Abubakar A Zaben 2027, Inji Peter Obi

Me za ku ce?

2027: Atiku ya caccaki Tinubu yayin da Kwankwaso ya zama kamar Ƙurar wasaTsohon mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar ...
04/26/2025

2027: Atiku ya caccaki Tinubu yayin da Kwankwaso ya zama kamar Ƙurar wasa

Tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar ya caccaki gwamnatin shugaban kasa Bola Tinubu kan gazawa wajen cimma burin ‘yan Najeriya, yana mai cewa gwamnati ba ta da wata nasara da za ta nunawa ƴan ƙasa b***e har su sake zaɓar Tinubu a 2027.

Atiku ya kuma bayyana cewa, ba ya jin haushin masu shiga wasu jam’iyyu, inda ya jaddada cewa ‘yancin gudanar da harkokin siyasa shine ginshikin duk wata dimokuradiyya ta gaskiya.

Kazalika ya ce nayi mamakin yadda kuka mayar da kwankwaso tamkar wata ƙurar wasa yau a ce masa kaza gobe kuma kaji wani sabon sharaɗin ya sake bayyana, inji shi.

Ku Tattaro Muzabi Atiku
04/24/2025

Ku Tattaro Muzabi Atiku

Sabon Angon Nijeriya A Zaben 2027 Da Yardar Allah, Inji Dakta Aslam AliyuMe za ku ce?
04/24/2025

Sabon Angon Nijeriya A Zaben 2027 Da Yardar Allah, Inji Dakta Aslam Aliyu

Me za ku ce?

Address

New G. R. A Adamawa
New York, NY

Telephone

+2349078810172

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Atiku youth Supporters posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Business

Send a message to Atiku youth Supporters:

Share